• About
  • Sitemap
  • Privacy and Policy
  • Facebook
  • Contact Us
ONLINE REPORTERS
  • Home
  • TUTORIALS
    • Blogging
    • Download
    • News
    • Others
  • Online Money
    • Social Media
    • Mobile Tips
  • Nokia tutorials
  • Free Browsing
  • Computer
  • Android
Home » Hausa » Amurkaka tayi martani akan rikicin 'Yan Shi'a

Amurkaka tayi martani akan rikicin 'Yan Shi'a


Gwamnatin kasar Amurka ta nuna alhini akan rikicin da ya afku a tsakanin mabiya kungiyar Shi’a masu zanga-zanga da kuma sojojin Najeriya babbar birnin tarayya Abuja da kuma kewaye.
Rahotanni sun nuna cewa kashe mabiya kungiyar ta Shi’a da dama, a tsakanin ranakun Asabar zuwa ranar Talata, bayan da sojojin suka zarge su da jifar su da dutse da sauran wasu makaman hannu da harbi da gwafa.
Cikin wani jawabi da Ofishin Jakadanci Amurka a Najeriya ya buga a shafin sa na internet, Amurka na yin kiran da a gudanar da bincike mai tsanani da kuma gano musabbabin barkewar rikicin.
“Mu na kira da hukumomin Gwamnatin Najeriya da a gaggauta gudanar da bincike tare da daukar tsatstsauran mataki kan wadanda ke da laifi karya dokar Najeriya. Sannan kuma mu na kiran bangarorin biyu kowa ta daina.”
Kimanin mabiya Shi’a 491 aka kama, kuma a ranar Alhamis aka gurfanar da 120 daga cikin su a kotu, a Abuja.
Posted by Unknown on Friday, 2 November 2018 - Rating: 4.5
Title : Amurkaka tayi martani akan rikicin 'Yan Shi'a
Description : Gwamnatin kasar Amurka ta nuna alhini akan rikicin da ya afku a tsakanin mabiya kungiyar Shi’a masu zanga-zanga da kuma sojojin Najeriya...

Share this post on

Facebook Google+ Twitter
Amurkaka tayi martani akan rikicin 'Yan Shi'a
2018-11-02T08:31:00-07:00
Unknown
Hausa|
Newer Post
Older Post
Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Followers

SUBSCRIBE our Daily Posts for free

Enter your email address:

Delivered by FeedBurner

Auto Add

Labels

Android Blogging Computer Download Free Browsing Gossip Hausa Internet Islam Lifestyle Mobile Tips Music Must Read News Nokia tutorials Online Money Others Social Media sports

SEARCH ENGINE

SUBSCRIBE OUR DAILY UPDATES FREE

Subscribe our free daily updates

 Subscribe to Our RSS Feed
Get this widget Now

Google Translate

Popular Posts

  • Man Utd sack Mourinho after poor start to the season
    The Red Devils have won just two of their last eight matches in all competitions and sit 11 points off fourth place in the Premier League J...
  • What Cristiano Ronaldo did when Real Madrid stopped following him on social media amid airbrushing claims
    Cristiano Ronaldo completed a £100million transfer from Real Madrid to Juventus in the summer ending his nine-year tenure at the Bernabeu. ...
  • Top 10 Richest Hausa Kannywood Actors And Actresses In Nigeria 2018
    Nigeria is a country known for it different ethnicity and tradition , one of the majority group is the Hausa. Nigeria Entertainment World is...
  • Bidiyon Yadda Buhari ya rera wakar Kirsimeti
    Shugaban Muhammadu Buhari ya taya kiristocin Najeriya murnar bikin kirsimeti ta hanyar rera waka. A wani hoton bidiyo da shugaban ya wallaf...
  • Get Etisalat 11GB at just 1700 Naira and valid for a month
    BISMILLAHI.. This is unbeliable. You can now enjoy etisalat 11GB data at just 1700 Naira bank payment or 1900 for recharge card  payment...
  • Tuzurai za su rika biyan harajin rashin yin aure a Afirka ta Kudu
    Al’umma a kasar Afirka ta Kudu, musamman tuzurai da suka haura shekara 18 a duniya, amma ba su yi aure ba sun shiga rudani, bayan sun samu l...
  • Na san masu yi min fatan mutuwa — Buhari
    Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce mutane da dama sun yi masa fatan mutuwa a lokacin da yake jinya a 2017. Shugaban ya bayyana haka...
  • Ladies cries out over scarcity of men to marry them
    Research has revealed that some single women are now complaining due to over scarcity of suitors in the country. It is the desire of most la...
  • Takaidattun labaran ranar Laraba 5/12/2018
    Shugaba Buhari ya bayar da umurnin a hanzarta sayowa sojojin kasar nan makamai. A yau an shiga rana ta biyu da yajin aikin ma'aikatan m...
  • Buhari approves NYSC, Law School for NOUN graduates
    President Muhammadu Buhari has assented to the National Open University Amendment Act, to allow the institution to operate as all other univ...

GOOGLE INDEX


About Me

Unknown
View my complete profile
Copyright © 2016 ONLINE REPORTERS - All Rights Reserved
Design by MUJAHEED NASEER - Blogger Templates - Powered by Blogger