• About
  • Sitemap
  • Privacy and Policy
  • Facebook
  • Contact Us
ONLINE REPORTERS
  • Home
  • TUTORIALS
    • Blogging
    • Download
    • News
    • Others
  • Online Money
    • Social Media
    • Mobile Tips
  • Nokia tutorials
  • Free Browsing
  • Computer
  • Android
Home » Hausa » Boko Haram sun tare sojojin dake kokarin kwashe gawarwakin wadanda aka kashe

Boko Haram sun tare sojojin dake kokarin kwashe gawarwakin wadanda aka kashe

Kokarin Sojin Najeriya na su kwaso abokan aikinsu dake daji har suna rubewa yaci tura, bayan da suka sake arangama da mayakan Boko Haram dake kewayen dake wurin, kuma aka sake dauki ba dadi dasu, har ma sun sake karkashe su da ma kwasar makamai, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.

Alamu dai na nuna bayan wancan harin na Metele a Guzumala LGA, a makon jiya, mayakan Boko Haram ba tserewa suka yi ba, zamansu suka yi a yankin, kuma sun hana a shiga ko a fita daga garin.
Bataliya ta 119 ce dake Bagam inda sojojin suka hallara, taje domin ta kwaso gawarwakin na bataliya ta 157, amma sai aka sami asarar rayuka da manyan makamai.
Majiyarmu, tace, "a safiyar jiya misalin 10:00am sun mana kwanton bauna, sun kuma sake kame mana mutane, sun kuma kwace motocin yaki na igwa da manyan bindigogi, amma munyi nasarar kwaso gawarwaki shuda daga wadanda muka je debowa"

Posted by Unknown on Sunday, 25 November 2018 - Rating: 4.5
Title : Boko Haram sun tare sojojin dake kokarin kwashe gawarwakin wadanda aka kashe
Description : Kokarin Sojin Najeriya na su kwaso abokan aikinsu dake daji har suna rubewa yaci tura, bayan da suka sake arangama da mayakan Boko Haram dak...

Share this post on

Facebook Google+ Twitter
Boko Haram sun tare sojojin dake kokarin kwashe gawarwakin wadanda aka kashe
2018-11-25T03:14:00-08:00
Unknown
Hausa|
Newer Post
Older Post
Home
Subscribe to: Post Comments (Atom)

Followers

SUBSCRIBE our Daily Posts for free

Enter your email address:

Delivered by FeedBurner

Auto Add

Labels

Android Blogging Computer Download Free Browsing Gossip Hausa Internet Islam Lifestyle Mobile Tips Music Must Read News Nokia tutorials Online Money Others Social Media sports

SEARCH ENGINE

SUBSCRIBE OUR DAILY UPDATES FREE

Subscribe our free daily updates

 Subscribe to Our RSS Feed
Get this widget Now

Google Translate

Popular Posts

  • Man Utd sack Mourinho after poor start to the season
    The Red Devils have won just two of their last eight matches in all competitions and sit 11 points off fourth place in the Premier League J...
  • I have better things to do with my life than being a governor, says El-Rufai
    Governor of Kaduna State, Mallam Nasir El-rufai, said that he has better things to do with his life than being the governor of Kaduna State...
  • Bidiyon Yadda Buhari ya rera wakar Kirsimeti
    Shugaban Muhammadu Buhari ya taya kiristocin Najeriya murnar bikin kirsimeti ta hanyar rera waka. A wani hoton bidiyo da shugaban ya wallaf...
  • What Cristiano Ronaldo did when Real Madrid stopped following him on social media amid airbrushing claims
    Cristiano Ronaldo completed a £100million transfer from Real Madrid to Juventus in the summer ending his nine-year tenure at the Bernabeu. ...
  • Tuzurai za su rika biyan harajin rashin yin aure a Afirka ta Kudu
    Al’umma a kasar Afirka ta Kudu, musamman tuzurai da suka haura shekara 18 a duniya, amma ba su yi aure ba sun shiga rudani, bayan sun samu l...
  • Buhari approves NYSC, Law School for NOUN graduates
    President Muhammadu Buhari has assented to the National Open University Amendment Act, to allow the institution to operate as all other univ...
  • Top 10 Richest Hausa Kannywood Actors And Actresses In Nigeria 2018
    Nigeria is a country known for it different ethnicity and tradition , one of the majority group is the Hausa. Nigeria Entertainment World is...
  • El-Rufai drags ABU, KadPoly to court over N9.50bn unremitted taxes
    Kaduna State Government, through its Board of Internal Revenue, has taken two federal government institutions domiciled in the state, Ahmadu...
  • Na san masu yi min fatan mutuwa — Buhari
    Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce mutane da dama sun yi masa fatan mutuwa a lokacin da yake jinya a 2017. Shugaban ya bayyana haka...
  • "Za mu wayar wa mutane kai kan zaben mutane nagari ba munafukai, barayi da wadanda ba su iya yi wa kan su aski" - El-Rufai
    "Za mu wayar wa mutane kai kan zaben mutane nagari ba munafukai, barayi da wadanda ba su iya yi wa kan su aski" - El-Rufai ------...

GOOGLE INDEX


About Me

Unknown
View my complete profile
Copyright © 2016 ONLINE REPORTERS - All Rights Reserved
Design by MUJAHEED NASEER - Blogger Templates - Powered by Blogger